Ministocin Faransa sun soki cin zarafin mata
Wata kungiya mai kunshe da tsoffin ministoci mata guda 17 a kasar Faransa, ta yi alla-wadai da wariyar da ake nuna wa mata tare da cin zarafin su ta hanyar lalata da su.
Wallafawa ranar:
A cikin wata wasika da suka wallafa a wannan Lahadin, Ministocin sun bukaci a cire rigar kariya ga duk wanda aka samu da laifin cin zarafin matan, sannan sun yi alkawarin cewa ba za su sake yin shiru ba akan cin zarafin.
Wannan dai na zuwa ne, shekaru biyar bayan kama tsohon shugaban asusun bayar da lamuni na duniya, Dominique Strauss Khan a birnin New York na Amurka saboda zargin sa da yin lalata da wata mace.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu