Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dr Abdulhakeem Garba kan zaben raba gardama a Birtaniya

Wallafawa ranar:

Miliyoyin mutanen Birtaniya sun soma kada kuri’ar raba gardama da za ta tabbatar da zaman kasar cikin kungiyar kasashen Turai ko kuma ficewarta daga kungiyar da aka kafa shekaru 60 da suka gabata. Akan haka Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dr Abdulhakeem Garba da ke Scotland a Birtaniya.

Ana zaben raba gardama a Birtaniya kan makomar kasar a Tarayyar Turai
Ana zaben raba gardama a Birtaniya kan makomar kasar a Tarayyar Turai REUTERS/Toby Melville
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.