Bakonmu a Yau
Dr Abdulhakeen Garba kan zargin Birtaniya da Faransa wajen haddasa rikicin Libya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:37
Wani rahoton majalisar kasar Britaniya ya zargi Hukumomin Britania da na Faransa da rashin bincike sosai kafin su afkawa kasar Libya da yakin daya kaiga halaka shugaba Moammar Ghaddafi. A kan haka ne Garba Aliyu Zaria ya tuntubi Dr Abdulhakeen Garba Funtua na Jamiar Coventry dake Britania domin jin wannan ba kamar ihu ne bayan hari ba.