Isa ga babban shafi
EU

Kasashen Turai za su kafa dokokin yaki da akidun tsattsauran ra'ayi

Ministocin tarayyar Turai sun cimma matsayar tsaurara matakan tsaro kan iyakokin kasashensu, da kuma samar da dokoki masu tsauri na yakar manufofin yada akidar tsattsauran ra’ayi ta kafofin intanet.

Ursula von der Leyen, shugabar hukumar gudanarwar kungiyar tarayyar Turai EU.
Ursula von der Leyen, shugabar hukumar gudanarwar kungiyar tarayyar Turai EU. Reuters
Talla

Taron ministocin Turan da ya gudana a birnin Brussels na zuwa ne bayan jerin hare-haren da masu tsattsauran ra’ayi suka kai a Jamus, Austria da Faransa ciki har da na baya bayan nan.

Ministocin cikin gidan sun bayyana fatan kammala tattaunawa da hukumar gunarwar kungiyar tarayyar Turai EU da kuma majalisar ta kafin karshen wannan shekara, don samar da dokokin yakar yada manufofin tsattsauran ra’ayi ta shafukan intanet.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.