Isa ga babban shafi
CAF

CAF ta ware Ghana da Code d’Ivoire kafin tantance rukuni

Dangane da karfin Ghana da Code d’IVoire da kuma tarihinsu a gasar cin kofin Nahiyar Africa, Hukumar CAF ta ware su daga sauran kasashen kafin fitar da rukunin kasashen da zasu kara da juna a zagaye na farko.CAF tace Ghana ce zata jagoranci rukunin B Code d’Ivoire kuma ta jagoranci rukunin D. Kasashen da kuma zasu dauki nauyin gasar, Equitorial Guinea zata jagoranci rukunin A sai kuma Gabon ta jagoranci rukunin C.A ranar 29 ga watan Octoba ne za’a kammala ware kasashen da zasu kara da juna. A birnin Malabo 

Jagoran 'yan wasan Code d'Ivoire Didier Drogba
Jagoran 'yan wasan Code d'Ivoire Didier Drogba RFI/Pierre RENE-WORMS
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.