CAF
Yaya Toure ne gwarzon Afrika
Hukumar da ke kula da kwallon kafa a Afrika ta CAF ta zabi Yaya Toure gwarzon dan wasan Africa, Masu horar da ‘yan wasa ne suka kada kuri’ar zabensa, inda ya doke dan kasar Mali Seidu Keita na Barcelona da Andre Ayew na Olympique Marseille dan kasar Ghana.
Wallafawa ranar:
Talla
A bara dai Yaya Toure, shi ne ya zira wa Manchester kwallo a ragar Stoke City wanda ya bata damar lashe gasar FA a Ingila.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu