Isa ga babban shafi
Tsren Motoci

An cim ma matsayar gudanar da gasar tseren motoci ta Formula One a Bahrain

Hukumar wasan tseren Motoci tace za’a gudanar da gasar tseren motoci ta Formula One a kasar Bahrain kamar yadda aka tsara a makon gobe, bayan kwashe lokaci ‘yan kasar na gudanar da zanga-zangar la’antar karbar bakuncin gasar a cikin kasarsu.

Gudun tseren mota na Formula One
Gudun tseren mota na Formula One REUTERS/Edgar Su
Talla

Hukumar FIA tace an magance barazanar tsaro domin daukar nauyin gasar a Bahrain bayan an kwashe lokaci mai tsawo ana zanga-zangar adawa da gwamnatin kasar.

A ranar 22 ga watan Afrilu ne za’a bude gasar ta Formula One bayan dage gasar a bara saboda zanga-zanga.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.