Isa ga babban shafi
Kenya

Hukumar tseren gudun Kenya tace ‘Yan wasanta sun yi mata yawa

Rehotanni sun ce kasar Kenya na fuskantar kalubalaen zaben ‘Yan wasan tseren gudu wadanda zasu kai ziyara birnin London a wasannin Olympics, saboda samun yawan fitattaun ‘Yan teren gudun wadanda suka haska a gasar Marathon. Shugaban wasannin Isaiah yace babu wata matsala a bangaren mata amma akwai babbar barazana a bangaren Maza. 

'Yan kasar Kenya a gasar Marathon da aka gudanar a birnin London
'Yan kasar Kenya a gasar Marathon da aka gudanar a birnin London DIF
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.