Isa ga babban shafi
CAN 2013

‘Yan wasan Chipolopolo na Zambia

‘Yan wasan Copper Bullets na zambia ne suka lashe kofin Afrika a bara a birnin Libreville na Kasar Gabon bayan doke Cote d’Ivoire a bugun daga kai sai mai tsaron gida, kuma karo 15 ne ake damawa da kasar Zambia tun fara gasar a 1957.

Tawagar 'Yan wasan Zambia rike da kofin Afrika da suka lashe a kasar Gabon
Tawagar 'Yan wasan Zambia rike da kofin Afrika da suka lashe a kasar Gabon
Talla

Zambia ita ce kasar ta Biyar a Afrika amma kasa 34 a Duniya. Christopher Katongo shi ne zai jagorancin ‘Yan wasan Copper bullet a kasar Afrika ta Kudu.

An hada Zambia rukuni daya ne da Najeriya da Burkina Faso da kuma Habasha wadanda zasu kece raini da juna a zagayen farko a birnin Nelspruit.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.