Isa ga babban shafi
CAF

Burundi ta tsallake zuwa CHAN

Kasar Burundi ta tsallake zuwa gasar cin kofin Afrika na kasashe 16 da za’a gudanar a kasar Afrika ta kudu a watan Janairun badi, Bayan ta doke Sudan ci 4-3 a bugun daga kai sai mai tsaron gida. Sauran kasashen da suka tsallake sun hada da Burkina Faso da Congo da Habasha da Ghana, Libya da Mali da Mauritania da Morocco, Najeriya da Uganda da kuma Afrika ta kudu mai masaukin baki, akwai kuma Kamaru da zata haska bayan dage mata takunkumi.

'Yam wasam Kamaru da suka doke Gabon (1-0) a wasan neman shiga gasar CHAN ta Afrika a 2014.
'Yam wasam Kamaru da suka doke Gabon (1-0) a wasan neman shiga gasar CHAN ta Afrika a 2014. AFP PHOTO / ISSOUF SANOGO
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.