Isa ga babban shafi
Najeriya

FIFA ta janye wa’adin da ta ba Najeriya

Hukumar FIFA ta  janye wa’adin da ta diba na dakatar da Najeriya, bayan janye karar da Chiris Giwa ya shigar na kalubalantar zaben shugabannin hukumar kwallon kafar kasar da aka gudanar a ranar 30 ga watan Satumba.

Tambarin Hukumar kwallon Najeriya NFF
Tambarin Hukumar kwallon Najeriya NFF
Talla

Janye karar dai yanzu ya ba su Amaju damar ci gaba da tafiyar da sha’anin kwallon kafa a Najeriya. Amma FIFA tace zata ci gaba da sa ido.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.