Isa ga babban shafi
Morocco

Mutane Biyu sun Mutu Wajen Kwallon Kafa a Morocco

A kasar Morocco mutane biyu suka mutu, wasu 51 suka jikkata sakamakon yamutsi daya barke a wajen wasan kwallon kafa a birnin Rabat.

Sarki Mohamed VI, na Morocco
Sarki Mohamed VI, na Morocco Reuters
Talla

Kafofin samun labarai sunce an lalata motoci 11 da aka ajiye a gefen filin wasan kwallon kafan.

Bayanai na nuna kungiyar wasa ta Raja de Casablanca ke wasa a gida da club din Chabab Rif Al Hoceima daga arewacin Morocco a lokacin da tarzoma ta barke.

An tashi wasan biyu da daya a filin wasa na Mohammed na biyar inda club din da tayi wasa a gida ta yi nasara.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.