Zakarun Turai
An hada City da Madrid, Bayern da Atletico
An hada Manchester City da Real Madrid a zagayen dab da na karshe a gasar zakarun Turai yayin da kuma aka hada Atletico Madrid da Bayern Munich.
Wallafawa ranar:
Talla
City ce zata fara karbar bakuncin Madrid, Bayern Munich kuma zata fara kai wa Atletico Madrid ziyara ne a wasannin da kungiyoyin hudu zasu fafata a ranar kun 26 zuwa 27 a watan Afrilu.
A ranakun 3 da 4 na watan Mayu za a yi fafatawar zagaye na biyu.
A ranar 28 ga watan Mayu za a buga wasan karshe a filin San Siro na AC Milan.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu