wasanni
Manchester City ta kai wasan karshe a gasar Legue Cup
A karon farko Manchester City ta kai matakin wasan karshe a gasar League a karkashin Pep Guardiola bayan ta casa Bristol City da ci 3-2 a fafatawarsu ta jiya.
Wallafawa ranar:
Talla
Kwallayen da Leroy Sane da Sergio Aguero da Kevin de Bruyne suka zura sun bai wa Manchester City damar buga wasan karshe a Wembley a ranar 25 ga Fabairu mai kamawa.
Idan anjima ne za a ke rani tsakanin Chelsea da Arsenal a matakin wasan kusa da na karshe a gasaar ta League Cup kuma wadda ta yi nasara ne za ta hadu da Manchester City a wasan karshe.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu