Isa ga babban shafi
Dandalin Siyasa

Matsalar Yunwa a Nahiyar Afrika

Wallafawa ranar:

A wani Rahoton Hukumar kula da Ci gaba ta Majalisar Dinkin Duniya, Rahoton ya bayyana cewa duk da ci gaban tattalin arzikin da Afrika ta samu a cikin shekaru goma da suka gabata, Yankin na fama da matsalar yunwa.

Wasu al'ummar Kenya dauke da Tallafin Abinci da suka samu daga Majalisar Dinkin Duniya
Wasu al'ummar Kenya dauke da Tallafin Abinci da suka samu daga Majalisar Dinkin Duniya www.oxfam.org/I. Fuhrmann
Talla

Rahotan yace, babu yadda za’a san Afrikan na samun ci gaba, idan dai ba a bunkasa harkar noma da samar da abinci ba, domin wadata kasashe 27 daga cikin 53 da ke nahiyar, masu fama da yunwa.

A cikin shirin, Bashir Ibrahim Idris tare da abokan shi, sun tattauna game da wannan batu akan yadda za’a shawo kan matsalar.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.