Isa ga babban shafi
Faransa

Hollande ya kai ziyara kasar China

Shugaban Kasar Faransa, Francois Hollande, ya isa kasar China dan bunkasa huldar kasuwanci tsakanin kasashen biyu, inda ake sa ran kullar cinikin jiragen sama da kuma makamashin nukiliya.

Shugaban kasar Faransa, Francois Hollande
Shugaban kasar Faransa, Francois Hollande REUTERS/Philippe Wojazer
Talla

Hollande shine shugaban wata kasar Turai na farko da ya kai ziyara China tun bayan sauyin shugabancin da aka samu a kasar, kuma yana tare da tawagar Yan kasuwa da dama.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.