Iraqi
Sama da mutane 70 sun mutu a hare haren da aka kai a yankunan Bagadaza
Sama da mutane 70 ne aka ruwaito sun mutu a wasu jerin hare hare da aka kai wa mabiya akidar Shi’a a sassan yankunan birnin Bagadaza dake kassr Iraqi, lamarin da ke ci gaba da kazancewar rikicin banbancin akida a kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
A watan Afrilu an ruwaito kimanin mutane 700 suka mutu a kasar yayin da kuma mutane 300 suka mutu a wannan watan na Mayu.
Kasar Canada a makon da ya gabata ta yi kashedi cewar rikicin kasar ta Iraqi na iya jirkicewa ya koma yakin basasa idan ba a dauki matakan dakile shi ba.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu