Isa ga babban shafi
Pakistan-Amurka

Harin Amurka ya hallaka mutane hudu a Pakistan

Wasu hare haren Amurka sun kashe mutane hudu a kasar Pakistan da safiyar yau Laraba, inda kuma wasu mutane hudu suka mutu a wani hari da kuramen jiragen Amurka suka kai a Chashma da ke Arewacin Waziristan na yankin da mayakan Taliban ke buya.

Wani yankin kan iyaka tsakanin Pakistan da Afghanistan
Wani yankin kan iyaka tsakanin Pakistan da Afghanistan
Talla

Rahotanni na nuna cewa daya daga cikin manyan mayakan kungiyar ya mutu a harin, ko da yake ba a ga wata alama da ta tabbatar da hakan ba.

“Akalla mutane shida ‘yan kungiyar a ka kashe aka kuma raunata wasu biyu.” Inji wani jami’in tsaron a yankin Miranshah.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.