WHO
Hukumar kiwon lafiya ta duniya ta yi gargadi a kan matsalar kiba
Hukumar kula da kiwon Lafiya ta WHO, ta yi kira ga kasashen Duniya su dauki matakan rage kiba, musamman kasashen masu tasowa.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Har ila yau hukumar ta ba da shawarin daukar matakin lankayawa kayan kwalama haraji da kuma haramtawa yara cin ire iren abincin.
Matsalar ta kiba, ta fi kamari a kasar Amurka inda kashi 70 na manyan mutanen kasar suna fama da ita.
Kuma hukumar ta ce yanzu matsalar kiba ta shafi kasashen Afrika da Latin Amurka.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu