Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dakta Muhammadu Basharu Arabo na Jami'ar Marwa a Kamaru

Wallafawa ranar:

Al’ummar Kamaru na ci gaba da tara kudade domin taimaka wa sojojin kasar da ke fada da mayakan Boko Haram, inda a halin yanzu aka tara kudaden da yawansu ya haure CFA milyan dubu uku. Dakta Muhammadu Basharu Arabo malami kuma masanin halaye da zamantakewar dan adam a jami’ar Marwa a Kamaru, ya yi wa Wakilin RFI Ahmed Abba tsokaci a game da dalilan da suka sa al’umma suka karbi kiran kafa gidauniyar ga Sojin kasar.

Sojojin Kamaru da ke fada da Boko Haram na Najeriya
Sojojin Kamaru da ke fada da Boko Haram na Najeriya RFI/OR
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.