Ilimi Hasken Rayuwa
Kamfanonin layukan sadarwa na cutar jama'a a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:00
Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya yi nazari kan wata matsala da ake fama da ita a kamfanonin wayoyin sadarwa a Najeriya, in da ake zargin kamfanonin da sauya lambobin kasashen ketare zuwa na gida don kaucewa biyan haraji, abin da ke jama'a ke kokawa akai.