Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Tasirin yaki da jahilci a jihar Sokkoto

Wallafawa ranar:

Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya dora ne kan na makon jiya game muhimmancin shirin yaki da jahilce da wasu jihohin arewacin Najeriya suka bullo da shi da suka hada da Kano da Sokkoto.

Wasu jihohin arewacin Najeriya sun dukafa wajen aiwatar da shirin yaki da jahilci
Wasu jihohin arewacin Najeriya sun dukafa wajen aiwatar da shirin yaki da jahilci AFP
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.