Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Shirin Bankin Duniya na bunkasa ilimi a arewacin Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne game da tallafin Dala miliyan 100 da Bankin Duniya ya ware domin taimakwa kananan yara musamman mata samun ingantaccen ilimin zamani a arewacin Najeriya.

Yanayin tabarbarewar tsarin bayar da ilimi a arewacin Najeriya
Yanayin tabarbarewar tsarin bayar da ilimi a arewacin Najeriya RFI Hausa
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.