Ilimi Hasken Rayuwa
Shirin Bankin Duniya na bunkasa ilimi a arewacin Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:37
Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne game da tallafin Dala miliyan 100 da Bankin Duniya ya ware domin taimakwa kananan yara musamman mata samun ingantaccen ilimin zamani a arewacin Najeriya.