Afghanistan-NATO
An kashe sojojin Georgia bakwai a Afghanistan
Fadar Gwamnatin kasar Georgia, ta sanar da cewar an kashe sojojin kasar bakwai a harin kunar waken da aka kai musu a kasar Afghanistan.
Wallafawa ranar:
Talla
Janar Irakli Dzneladze, hafsan hafsoshin sojin kasar, ya ce sojojin sun rasa rayukansu ne lokacin da wani Dan kunar bakin wake ya ta da bam a sansanin su.
Kungiyar Taliban wacce ke yaki da gwamnatin shugaba Hamid Karzai da dakarun NATO, ta dauki alhakin kai harin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu