Isa ga babban shafi
Najeriya

Kusoshin Gwamnati zasu fara koyarwa a Bauchi

A karkashin wani sabon lalen ceto tabarbarewar ilimi, gwamnatin jihar Bauchin Najeriya, ta bullo da Dabtarin dokar da ke tilastawa kusoshin gwamnati ware akalla awa biyu kowanne mako, domin koyarwa a makarantun gaba da firamare. Wakilin mu Shehu Saulawa ya duba tasirin wannan dokar da kuma kalubale a Rahotonsa.

Garin Bauchi a Najeriya
Garin Bauchi a Najeriya AFP/Tony Karumba/File
Talla

03:02

Rahoto: Kusoshin Gwamnati zasu fara koyarwa a Bauchi

Shehu Saulawa

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.