Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Labarun jaridar Aminiya na yau juma'a
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:31
Daga sashen hausa na gidan rediyon Faransa a duk juma'a mukan tattaunawa da Editan jaridar Aminiya dake tarrayar Najeriya, a yau Garba Aliyu ya samu tattaunawa da Editan jaridar.Garba Aliyu ya tattauna da Elhj Balarabe Ladan,editan jaridar Aminiya.