Najeriya
Buhari ya nemi karin karfi daga Majalissa
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya nemi Majalisar kasar ta amince mishi da dokar ta baci dan fuskantar matsalar tattalin arzikin kasar gadan gadan.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Buhari na bukatar amincewar Majalisar domin amfani da karfin da zai samu wajen sake farfado da Naira, habbaka kudadden ajiyar kasar dake ketare da sake farfado da masana’antu da wadataccen wutar lantarki.
Najeriya na fuskantar matukar kalubalen tabarbarewar tattalin arziki irin sa na farko a cikin shekaru 25 sakamakon faduwar farashin mai da kuma raguwar yawan man da take hakowa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu