Cikin shirin na mu na Dandalin siyasa na wannan lokaci wanda Garba Aliyu Zaria ya shirya zamu ji ziyarar da wasu tsoffin Gwamnoni karkashin jagorancin tsohon Gwamnan jihar Neja Babangida Aliyu suka kai don yiwa al'ummar arewa maso gabas jaje na halin da suka shiga na bala'in kungiyar Boko Haram.