Najeriya
Ana zargin gwamnatin Jigawa da kwace gonaki
Babbar Kotun Jihar Jigawa dake Najeriya ta fara sauraron wata kara da wasu al’ummomi suka shigar dan kalubalantar gwamnatin Jihar na kwace musu gonaki dan bai wa wani kamfanin kasar China, Abubakar Isa Dandago na dauke da rahoto akai.
Wallafawa ranar:
Talla
Ana zargin gwamnatin Jigawa da kwace gonaki
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu