Najeriya
Kungiyar Avengers ta lashi takobin durkusar da Najeriya
Kungiyar Tsegerun Neja Delta ta NDA, ta sanar da shirin kaddamar da sabbin hare-hare kan butututan mai da iskar gasar domin nakasa lissafin gwamnati a sabuwar shekarar na.
Wallafawa ranar:
Talla
A wata sanarwa da kungiyar ta fitar ta bayyana takacinta kan yadda shugaban kasar Muhammadu Buhari ke nuna ko-in kula da kuma salon tunkara Sulhu da shugabannisu.
A cewar Avengers Gwamnatin Najeriya ba a shirye ta ke, ta yi Sulhu dasu ba .
Hare-hare tsagerun a baya, ya ta ka rawa wajen jefa kasar cikin matsalar tattalin arziki.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu