Isa ga babban shafi
Najeriya

Karancin ruwan sha a Suleja

Mutanen garin Suleja na jahar Niger da ke makwabtaka da babban birnin tarayyar Najeriya Abuja, na cikin mawuyacin hali na rashin ruwan sha inda fiye da shekara guda kenan al’ummar yankin suka kwashe ba tare da samun ruwan famfo ba, sai dai rijijoyin burtsatsai na kudi dana gwamnati kwaya daya kacal kamar yadda za ku ji Karin bayani a rahoton wakilin mu a Abuja Muhd Sani Abubakar.

Matsalar karancin ruwa a garin Suleja
Matsalar karancin ruwa a garin Suleja
Talla

03:00

Karancin ruwan sha a Suleja

Mohammed Sani Abubakar

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.