Najeriya
Watanni 9 ba a biyan malaman makaranta a Bayelsa
Malaman Makarantu a Jihar Bayelsa da ke Najeriya sun kaddamar da wani yajin aikin gama gari, saboda abinda suka kira kin biyan su albashi na watanni tara da rabi.
Wallafawa ranar:
Talla
Malaman sun ki amincewa da tayin da Gwamnatin Jihar ta yi musu na karbar albashin wata guda dan kaucewa yajin aikin.
Shugaban kungiyar malaman, Kalama Toinpre ya ce zasu ci gaba da kauracewa azuzuwa sai Gwamnatin Jihar ta biya su akalla albashin watanni uku.
Toinpre ya kuma bukaci malaman da su gudanar da azumi da addu’oi na kwanaki 7 dan samun taimakon Ubangiji.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu