Ilimi Hasken Rayuwa
Jirgin da matashin Najeriya ya kera ya tashi sama
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:00
Shirin ilimi hasken rayuwa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris, ya ci gaba ne daga in da ya tsaya a makon jiya, in da ya tattauna kan kere-keren kayayyaki daban-daban da wani matashi mai suna Muhammad Auwal Mele ya yi a Najeriya. A cikin shirin na wannan makon za ku ji yadda jirgin da wannan matashi ya kera ya tashi sama tare da yin yawo a sararin samaniya.