Najeriya
Cutar cizon sauro ta yawaita a Kano
Matsalar zazzabin cizon sauro a jihar Kano da ke arewacin Najeriya na neman zama wata babbar barazana, kasancewar zazzabin ya fara karade lungu da sako na jihar. Rahotanni sun ce cutar ta leka kusan kowanne gida, kuma wasu na fama da zazzabin a tsattsaye, wasu kuma sai ta kai ga asibiti. Wakilinmu na Kanon, Abubakar Abdulkadir Dangambo ya aiko mana da rahoto akai.
Wallafawa ranar:
Talla
Cutar cizon sauro ta yawaita a Kano
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu