Bakonmu a Yau
Tsohon Dan Majalisar Najeriya Kawu Jada kan kalaman batancin
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:27
Gwamnatin Najeriya ta bayyana shirin gabatar da wata doka a gaban Majalisar kasar wadda zata hukunta mutanen da ake zargi da kalaman batuncin da ke tinzira tashin hankali. Matakin ya biyo bayan irin kalaman tada hankalin da ake samu daga sassan kasar yanzu haka. Toh ko wane tasirin irin wannan doka zata yi? Tambayar kenan da Bashir Ibrahim Idris yiwa tsohon Dan Majalisar wakilai, Kawu Jada.