Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
'Yan Najeriya Sun Bukaci Gwamnati Ta Hukunta Masu Kai Makamai Kasar
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:34
Jami'an Hukumar Kwastan dake Tashan Jiragen Ruwa na Apapa Lagos sun kama tarin makamai da wasu bata gari suka shiga dashi kasar cikin kwantena. A kan haka Zainab Ibrahim ta nemi raayoyin jama'a masu sauraronmu.