Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Isa Tafida Mafindi kan karuwar fashin teku a mashigin ruwan Guinea

Wallafawa ranar:

Rahotanni daga Najeria sun ce an samu karuwar fashin teku a mashigin ruwan Guinea bayan matsalar tayi sauki a baya. Bayanai sun ce sau uku ana samun fashi a cikin makwanni biyu, kuma na baya bayan nan har sai da aka hallaka jami’an tsaro a Jihar Bayelsa. Kan wannan matsala Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Alhaji Isa Tafida Mafindi, tsohon jami’I a hukumar tashar jiragen ruwan Najeriya.

Wata bindiga mai jigida da ake tunanin ta 'yan fashin teku ce, wadda aka gano cikin wani jirgin ruwa a gabar ruwan jihar Bayelsa da ya dangane da tekun Atlantic.
Wata bindiga mai jigida da ake tunanin ta 'yan fashin teku ce, wadda aka gano cikin wani jirgin ruwa a gabar ruwan jihar Bayelsa da ya dangane da tekun Atlantic. REUTERS/Stringer/File Photo
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.