Bakonmu a Yau
Dr. Junaid kan cikar Najeriya shekaru 57 da samun 'yanci
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:34
Jiya Najeriya ta yi bikin cika shekaru 57 da samun 'yancin kai daga Turawan Birtaniya, in da 'yan kasar suka yi ta bayyana ra’ayoyinsu dangane da ci gaba ko akasin haka da aka samu. Akan haka ne Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dr Junaid Muhammed, tsohon dan Majalisar kasar, in da ya fara tambayar sa ko kwalliya ta biya kudin sabulu a cikin wadannan shekaru 57?