Najeriya
Za a hukunta wadanda ba su fitar da zakka a Bauchi
Bayan roko da lalama ga masu hannu-da-shuni da su sauke nauyin fidda zakka bisa tsarin shari'ar musulunci a jihar Bauchi, yanzu hukumar aiwatar da tsarin shari'ar musulunci a jihar ta sha alwashin bin diddigin sunayen da ta lissafta domin tilasta masu sauke wannan nauyi. Wakilinmu Shehu Saulawa ya hada rahoto a kan wannan al'amari.
Wallafawa ranar:
Talla
Za a hukunta wadanda ba su fitar da zakka a Bauchi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu