Najeriya
PENGASSAN za ta shiga yajin aiki
A Najeriya ana furgaban tsanantar wahalar man fetir adai-dai lokacin da ake shirin shiga bukukuwan Kirsimeti da karshan shekara sakamakon barazanar shiga yajin aiki da kungiyar ma’aikatan iskar gas da fetir, PENGASSAN, ta yi na tsunduma yajin aiki daga ranar Litinin mai zuwa.
Wallafawa ranar:
Talla
PENGASSAN, ta ce ba ta da zabi sama da shiga yajin aiki saboda kin dai-daita wa da gwamnati kan wasu hakokkinsu.
Wannan gargadi na zuwa ne yayin da ‘yan Najeriya musamman a arewacin kasar ke fama da karanci fetir sakamakon barazanar yajin aiki da IPMAN ta yi a makon da ya gabata.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu