Najeriya
MDD na bukatar Dala miliyan dubu don agaza wa 'yan Najeriya
Hukumar bayar da tallafi ta Majalisar Dinkin Duniya ta ce, tana bukatar kudi har Dalar Amurka miliyan dubu domin tallafa wa jama’ar da matsalolin rikicin Boko haram ya daidaita a yankin arewa maso gabashin Najeriya. In da ta ce a wannan shekarar da muke ciki, ana hasashen fiye da mutane milyan 7.7 ne za su bukaci tallafi a yanki.Wakilinmu daga Abuja, Mohammed Kabiru Yusuf ya aiko mana da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
MDD na bukatar Dala miliyan dubu don agaza wa 'yan Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu