Isa ga babban shafi
Najeriya

Shugaba Macron ya karfafa wa matasan Najeriya guiwa

Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya gana da wasu ‘yan Najeriya matasa, hadi da masu ruwa da tsaki a fannin bunkasa sana’o’in hannu da kananan masana’antu. Taron wanda ya mayar da hankali wajen karfafa matasa, ya gudana ne a birnin Legas. Nura Ado Suleiman ya halarci wajen ga kuma rahoton da ya hada mana. 

Shugaba  Emmanuel Macron na Faransa
Shugaba Emmanuel Macron na Faransa Ludovic Marin/Pool via Reuters
Talla

03:38

Shugaba Macron ya karfafa wa matasan Najeriya guiwa

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.