Najeriya
Buhari ya sha alwashin kawo karshen rikicin manoma da makiyaya
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya kai ziyara jahar Borno, domin ganin irin nasarorin da sojojin kasar suka samu a yakin da suke yi da mayakan Boko Haram, a daidai lokacinda ake bukin ranar sojojin kasar.Wakilinmu a Maiduguri, Bilyaminu Yusuf ya aiko mana rahoto daga garin Monguno.
Wallafawa ranar:
Talla
Shugaba Buhari ya jaddada kawo karshen rikicin manoma da makiyaya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu