Isa ga babban shafi
Najeriya

Buhari ya sha alwashin kawo karshen rikicin manoma da makiyaya

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya kai ziyara jahar Borno, domin ganin irin nasarorin da sojojin kasar suka samu a yakin da suke yi da mayakan Boko Haram, a daidai lokacinda ake bukin ranar sojojin kasar.Wakilinmu a Maiduguri, Bilyaminu Yusuf ya aiko mana rahoto daga garin Monguno.

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari. REUTERS/Afolabi Sotunde/File Photo
Talla

03:01

Shugaba Buhari ya jaddada kawo karshen rikicin manoma da makiyaya

Bilyaminu Yusuf

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.