Kasuwanci
Muhawara kan shirin gwamnatin Najeriya na rabawa talakawa kudin gwamnatin Abacha da ta karbo
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:52
Shirin Kasuwa a kai miki dole na wannan makon ya dora ne kan tattauna muhawarar da ta barke tsakanin wasu 'yan Najeriya, dangane da shirin gwamnatin kasar na rabawa talakawa, jimillar kudaden da tsohuwar gwamnatin Marigayi Janar Sani Abacha ta kwashe zuwa kasashen ketare.