Najeriya
2019: Hankulan kasashen duniya sun karkata zuwa zabukan Najeriya
Shirin Dandalin Siyasa a wannan mako da Bashir Ibrahim Idris ya gabatar, yayi nazari kan halin da siyasar Najeriya ke ciki, yayinda ya rage kwanaki kalilan a gudanar da zabukan kasar na 2019 a matakai daban daban. Sai kuma tsokaci da shirin ya yi kan yadda hankulan kasashen duniya ya karkata zuwa kan zabukan Najeriyar.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
2019: Nazari kan zabukan Najeriya, da halin da siyasar kasar ke ciki
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu