Isa ga babban shafi
Najeriya

'Yan Najeriya sun soma rububin sayen maganin bindiga

A Nigeria zaman fargaba da rashin madafa, ya tilastawa wasu al'ummomi dake fama da matsalar masu satar jama'a, amfani da wani tsimi a matsayin maganin bindiga da kuma garkuwar harshashi a jihar Katsina.Garkuwa da jama'a dai na kara kazancewa a wannan jiha, kamar yadda matsalar ta yi kamari a Zamfara, inda a baya-bayan nan akai awon gaba da magajin garin Daura, kani ga Sarkin Daura kuma Surukin dogarin Shugaba Buhari watau Alh. Musa Umar.Daga Bauchi ga rahoton Shehu Saulawa da ya ziyarci jihar ta Katsina.

Misalin yadda wani mutum ke hada maganin kau da bara ga jami'an vigilante da ke fada da mayakan Boko Haram a garin Maiduguri.
Misalin yadda wani mutum ke hada maganin kau da bara ga jami'an vigilante da ke fada da mayakan Boko Haram a garin Maiduguri. REUTERS/Joe Penney
Talla
03:05

Rahoto kan yadda 'yan Najeriya suka soma rububin sayen maganin bindiga

Shehu Saulawa

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.