Isa ga babban shafi
Najeriya

Najeriya: Al'amarin makiyaya ya zama maudu'in tafka muhawara

Kungiyar dattawan arewa da gamayyar kungiyoyin matasan yankin a tarayyar Nageriya, sun ce mutukar gwamnatin kasar bata dauki matakan gaggawa ba wajen kawo karshen barazanar da makiyaya ke fuskanta a kudancin kasar, to fa za su shawarci dukkanin makiyayan su koma gida arewa.Dukkanin kugiyoyin biyu sun gana da kungiyar gwamnnonin arewacin Najeriyar kafin sake zama tsakaninsu, wanda bayansa suka cimma matsayar.Wakilinmu daga Abuja Muhammad Sani Abubakar ya aiko mana da rahoto kan al’amarin.

Wani filin kiwo a yankin jihar Kaduna da ke Najeriya.
Wani filin kiwo a yankin jihar Kaduna da ke Najeriya. STEFAN HEUNIS/AFP/Getty Images
Talla
03:31

Najeriya: Al'amarin makiyaya ya zama maudu'in tafka muhawara

Mohammed Sani Abubakar

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.