Isa ga babban shafi
Najeriya

Kotu ta amince da bukatar Zakzaky kan fita neman lafiyarsa

Babbar kotun Najeriya da ke jihar Kaduna, ta baiwa shugaban kungiyar ‘yan uwa Musulmi da aka fi sani da Shi’a, Shiekh Ibrahim El Zakzaky da kuma matarsa Zeenat, damar fita zuwa birnin New Delhi na kasar Indiya don kula da lafiyarsa. Sai dai yayin yanke hukuncin, mai Shari’a Darius Khobo, ya ce jagoran na mabiya Shi’a zai tafi neman lafiyar zuwa Indiya ne tare da rakiyar jami’an gwamnatin Najeriya.Wakilinmu daga jihar Kaduna Aminu Sani Sado ya aiko mana da rahoto kan halin da ciki.

Wani dan kungiyar IMN ta 'yan uwa Musulmi dauke da hoton jagoransu Shiekh Ibrahim El Zakzaky a Abuja.
Wani dan kungiyar IMN ta 'yan uwa Musulmi dauke da hoton jagoransu Shiekh Ibrahim El Zakzaky a Abuja. REUTERS/Afolabi Sotunde/File Photo
Talla
03:02

Kotu ta amince da bukatar Zakzaky kan fita neman lafiyarsa

Aminu Sani Sado

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.