Isa ga babban shafi
Najeriya

Halin da ake ciki kan matsalar tsaro a arewacin Najeriya

Duk da ikirarin kokari da gwamnatoci a Arewacin Najeriya ke cewa suna yi don kawo karshen matsalar satar mutane da kuma karbar kudin fansa, har yanzu ana samun rahotannin dauki dai-dai da ake yi a yankin.A jihar Kaduna, matsalar satar mutanen, ta sa kungiyar Kristoci CAN, yin kira da a dauki matakin magance matsalar, sai dai shugabannin Musulmi sun bayyana rashin amincewarsu da abubuwan dake kunshe a sanarwar, kamar yadda za ku ji a wannan rahoto da wakilinmu Aminu Sani Sado ya aiko mana.

Babbar hanyar dake sada birnin Abuja da Kaduna.
Babbar hanyar dake sada birnin Abuja da Kaduna. The Guardian Nigeria
Talla
03:01

Halin da ake ciki kan matsalar tsaro a arewacin Najeriya

Aminu Sani Sado

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.