Isa ga babban shafi
Najeriya-Adamawa

Ambaliya ta mamaye kauyuka a kananan hukumomin Adamawa 7

Ambaliyar ruwa ta mamaye kauyuka masu yawan gaske a kananan hukumomi 7 daga cikin 21 na jahar Adamawa.Iftila’in ambaliyar ya biyo bayan saukar ruwan sama kamar da bakin kwarya da aka tafka a makon da ya gabata.Dubban mutane ne suka rasa muhallansu a sanadiyar ambaliyar, jami’an agaji sun bayyana ambaliyar ruwan a matsayin mafi muni da aka taba fuskanta a jihar Adamawa.Ahmad Alhassan ya yi tattaki zuwa wasu daga yankunan ambaliyar ta shafa, inda ya aiko mana da rahoto daga garin Yola.

Wani sashi na daya daga cikin yankunan da ambaliyar ruwa ta mamaye a jihar Adamawa.
Wani sashi na daya daga cikin yankunan da ambaliyar ruwa ta mamaye a jihar Adamawa. News Agency of Nigeria (NAN)
Talla
03:01

Ambaliya ta mamaye kauyuka a kananan hukumomin Adamawa 7

Ahmad Alhassan

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.